14 Janairu 2026 - 08:45
Source: ABNA24
Tehran: Jami'an Tsaro Sun Lalata Gidajen Masu Tarzoma A Tehran

Jami'an tsaron Iran suna ci gaba da kama masu hannu a tashe tashen hankula da kone kone da suka afku a Iran cikin gidajensu da dazuzzukan da suka boye

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An lalata gidaje da dama na masu tayar da kayar baya a wani aikin hadin gwiwa na jami'an tsaro a yammacin ranar Talata da Laraba bayan da babban birnin kasar ya samu kwanciyar hankula.

Ra'ayinka

You are replying to: .
captcha